Mu Zagaya Duniya
Cutar da ta barke a China na yaduwa tsakanin Bil Adama a wajen kasar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:59
Hukumar Lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya na ci gaba da yin kira zuwa kasashe don ganin sun dau matakan kariya daga kamuwa da cutar Mashako duk da tace babu shaidar dake nuna cewar cutar zazzabin da ta barke a China na yaduwa tsakanin Bil Adama a wajen kasar.Wasu bayanai daga hukumomin Turai kama daga Faransa da Austria na tabbatar da bulluwar cutar a yankunan su,haka zalika a Amurka da wasu kasashen yankin Asiya.Garba Aliyu Zaria a cikin shirin mu zagaya Duniya ya mayar da hankali a kai.