Mu Zagaya Duniya
Iran ta zargi manyan kasashen Turai da saba yajejeniyar Nukiliya
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:04
Iran ta zargi manyan kasashen Turai da saba yajejeniyar Nukiliya ta shekarar 2015, kwana guda bayan Birtaniya, Faransa da Jamus suka gabatar da korafin cewa Tehran ba ta mutunta yarjejeniyar.Garba Aliyu zaria ya mayar da hankali zuwa wasu daga cikin manyen labarai na wannan mako.