Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Shugabannin kasashen duniya 30 na halartar taron zaman lafiya a Paris

Wallafawa ranar:

Shirin ra'ayoyin ku masu saurare tare da Zainab Ibrahim ya duba wannan maudu'in:Akalla Shugabannin Kasashen duniya 30 da Wakilan gwamnatoci ke halartar taron zaman lafiya a birnin Paris wadda Shugaba Macron da Majalisar Dinkin Duniya ke jagoranta.Ana gudanar da taron kan yadda za’a kauracewa aukuwar rikice rikice a fadin duniya, lamarin da ke hana cigaban Kasashe tare da kara yawan yan gudun hijira.Yaya kuke kallon wannan taro?Ta yaya kuke ganin za’a iya kaucewa aukuwar rikici a duniyar yau?Yaya yanayin zaman lafiya yake a Kasashen ku?

RFI Convida
RFI Convida RFI
Talla
15:53

Shugabannin kasashen duniya 30 na halartar taron zaman lafiya a Paris

Zainab Ibrahim

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
  • 09:41
  • 10:17
  • 10:31
  • 10:19
  • 10:01
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.