Isa ga babban shafi

An tsamo gawar 'yan cirani 13 a gab da tsibirin Lampedusa

Jami’an tsaron gabar teku a Italiya sun tabbatar da tsamo gawar wasu ‘yan cirani 13 ciki har da mata masu ciki 2 bayan kifewar jirginsu mai dauke da mutane 50 gab da tsibirin Lampedusa.

Wani jirgin 'yan cirani
Wani jirgin 'yan cirani Reuters/Guglielmo Mangiapane
Talla

Rahotanni sun bayyana cewa kawo yanzu ana ci gaba da neman gomman ‘yan ciranin ciki har da kananan yara 8 da suka nutse a ruwan.

Da safiyar yau ne jami’an tsaron gabar tekun suka ceto mutane 22 da ransu yayinda su ke ci gaba da laluben wadanda suka bace.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.