Bakonmu a Yau
Tattaunawar Abdoulaye Issa da Hajiya Halima Yahaya kan ranar mata ta duniya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:09
Yayin da yau ake bikin ranan mata ta Duniya, abokin aikinmu, Abdoulaye Issa, wanda yanzu haka yake birnin Yaounde na Janhuriyar Kamaru ya tattauna da Hajiya Halima Yahaya, daya daga cikin matan da ke can Yaounde, inda suka duba matsalolin da mata ke fuskanta a can