Bakonmu a Yau
Dr Tukur Abdulkadir na Jamiar Jihar Kaduna a Najeriya kan fara ficewar sojin Amurka daga Syria
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:52
Rahotanni daga kasar Syria na cewa wani rukuni na hadakar sojan da ke samun goyan bayan Amurka ciki har da na Birtaniya da Faransa wadanda ke yaki da IS a Syria yanzu haka sun fara ficewa daga kasar bayan matakin Donald Trump na janye ilahirin dakarun.Tun a shekara ta 2014 Dakarun kawancen suka shiga Syria inda su ke yakar kungiyar IS. Garba Aliyu Zaria ya nemi ji daga Dr Tukur Abdulkadir na Jami'ar Jihar Kaduna a Nigeria kan ko ya ya masana ke kallon wannan janyewa? ga kuma yadda tattaunawarsu ta kasance.