Mu Zagaya Duniya
Birtaniya ta yi watsi da kiran sake kada kuri'ar zabin ficewarta daga EU
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:12
Shirin Mu Zagaya Duniya kamar kowane lokaci ya nazarci wasu daga cikin muhimman batutuwan da suka auku a makon da ya kare. Wasu daga cikin manyan labaran sun kunshi, yadda Fira Ministar Birtaniya Theresa May ta yi watsi da bukatar masu neman a sake kada kuri'ar raba gardama kan ficewar kasar daga cikin kungiyar kasashen Turai, sai kuma matakin Shugaba Trum na janye dakarun Amurka daga Syria.