Isa ga babban shafi
Mu Zagaya Duniya

Birtaniya ta yi watsi da kiran sake kada kuri'ar zabin ficewarta daga EU

Wallafawa ranar:

Shirin Mu Zagaya Duniya kamar kowane lokaci ya nazarci wasu daga cikin muhimman batutuwan da suka auku a makon da ya kare. Wasu daga cikin manyan labaran sun kunshi, yadda Fira Ministar Birtaniya Theresa May ta yi watsi da bukatar masu neman a sake kada kuri'ar raba gardama kan ficewar kasar daga cikin kungiyar kasashen Turai, sai kuma matakin Shugaba Trum na janye dakarun Amurka daga Syria.

Fira Ministar Birtaniya Theresa May.
Fira Ministar Birtaniya Theresa May. AFP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.