Tambaya da Amsa
Amsa kan dalilan da ke haddasa aman wutar dutse da grgizar kasa
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:06
Shirin tambaya da amsa tare da Shamsiyya Hamza Ibrahim ya amsa tambayoyin da ke bayani kan dalilan da ke haddasa girgizar kasa da aman wutar Dutse dama tambaya kan yadda ake yiwa shugabanni kiranye idan sun gaza aikata abin da aka zabe don yi. A yi saurare lafiya.