Bakonmu a Yau
Dr Idi Mainasara kan taron ministocin lafiya na kasashe 200 a Geneva
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:11
A yau ne aka fara taron musamman na kwanaki 7 a Geneva inda Ministocin kiwon lafiya da masana daga kasashen duniya akalla 200 suka hallara don tattaunawa akan inda aka kwana game da cutukan dake addabar dan adam.Dr Idi Mainasara shi ne Ministan Lafiya na Jamhuriyar Nijar yayi karin bayani akan taron, yayin tattaunawarsa da Garba Aliyu Zaria.