Bakonmu a Yau
Dr Abdulkadir Suleiman Muhammad kan taron makomar birnin Kudus a Turkiya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:29
Masana daga sassan duniya sun gudanar da wani taron kwanaki biyu a kasar Turkiya kan makomar Birnin Kudus, bayan da Amurka ta bayyana shi a matsayin babban birnin Israila. Dr Abdulkadir Suleiman Muhammed na jami’ar Abuja na daga cikin wadanda suka gabatar da kasidu a wajen taron. Bashir Ibrahim Idris, ya tattauna da shi kan taron, da kuma muhimmancin sa.