Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayoyin masu saurare kan taron dumamar yanayi da shugabannin kasashen duniya ke halarta a birnin Paris na Faransa
Wallafawa ranar:
Kunna - 14:51
Shirin Ra'ayoyin ku masu saurare tare da Abdoulaye Issa a yau ya karbi ra'ayoyinku dangane da taron da ke ci gaba da gudana yanzu haka a birnin Paris na Faransa kan yarjejeniyar yanayin da kasashen duniya suka sanyawa hannu a shekarar 2015, wanda ke da nufin yaki da dumamar yanayi a duniya.