Bakonmu a Yau
Dakta Saleh Muhammad Kanam kan mayar da Kudus birnin Isra'ila
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:34
Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya kira taron gaggawa gobe juma’a domin tattauna matsayin shugaba Donald Trump na bayyana Birnin Kudus a matsayin babban birnin Israila, wanda tuni ya haifar da zanga-zanga a kasashen larabawa, da kuma suka daga shugabannin kasashen duniya. Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dakta Saleh Muhammad Kanam kan wannan batu.