Isa ga babban shafi
Mu Zagaya Duniya

Kasar Zimbabwe ta shiga sabon yanayi bayan kawo karshen mulkin Mugabe

Wallafawa ranar:

Shirin Mu Zagaya Duniya na wannan makon, kamar yadda ya saba, ya tabo manyan labaran da suka auku a sassan duniya. Sai dai ya fi mayar da hankali kan siyasar kasar Zimbabwe, wadda a yanzu ta samu sabon Shugaba, bayan kawo karshen mulkin shekaru 37 na Robert Mugabe.

Sabon shugaban kasar Zimbabwe Emmerson Mnangagwa, yayin da yake karbar rantsuwar fara aiki.
Sabon shugaban kasar Zimbabwe Emmerson Mnangagwa, yayin da yake karbar rantsuwar fara aiki. REUTERS/Mike Hutchings
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.