Bakonmu a Yau
Masana Sun Kushewar Kasar Myanmar Saboda Kashe 'Yan Rohingya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:26
Cikin tattaunawa da Bakonmu a yau, Dr Khalid Aliyu, Garba Aliyu Zaria ya nemi ya yi mana bayani game da yadda ake ta farautar 'yan Rohingya ana kashe su.Ga tattaunawar.