Mu Zagaya Duniya
Faransa zata kafa sansanonin tantance 'yan gudun hijira a kasashen Africa biyu
Wallafawa ranar:
Kunna - 21:02
Shirin na Mu Zagaya Duniya, ya tabo batun matakin gwamnatin Faransa da kasashen Chadi da Nijar, na amincewa da kafa sansanoni a nahiyar Africa da za'a rika tantance bakin-hauren da ke san ketarawa zuwa turai, dama sauran muhimman al'amuran da suka faru a sassan duniya.