Ecowas- Morocco
Sarkin Morocco ya soke zuwa taron ECOWAS a Liberia don an gayyaci Netanyahu na Isra'ila
Sarkin kasar Morocco ya ki amsar goron gayyatar da Kungiyar ECOWAS ta aike masa don ya halarci taron Kungiyar da za'a fara gobe lahadi a kasar Liberia.
Wallafawa ranar:
Talla
Sarki Mohammed na shida ya bayyana cewa zai kauracewa taron ne saboda gayyatar da aka yiwa Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu.
Kasar Morocco dai na neman shiga kungiyar ce bayan ta sami shiga kungiyar Tarayyar Africa a watan Janairu da ya gabata, bayan kwashe shekaru 33 ba ta ciki.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu