Isa ga babban shafi
Philippines

Tattaunawar sulhu da 'yan tawaye ta ci tura a Philippines

Tattaunar zaman lafiya tsakanin Gwamnatin Philippines da ‘yan tawayen kasar ta sake sukurkucewa a yau Asabar, sakamakon wani umarni dake neman mayaka ‘yan tawaye  su ci gaba da yaki.

Shugaban Philippine  Rodrigo Duterte na ziyarar wani jirgin ruwa na sojan China a Davao dake kudancin  Philippines
Shugaban Philippine Rodrigo Duterte na ziyarar wani jirgin ruwa na sojan China a Davao dake kudancin Philippines REUTERS/Lean Daval Jr
Talla

Sai dai kuma masu shiga tsakani a sulhun na ganin tattaunawan da ake yi a wani yankin gaban ruwa dake Neitherland, za’a ci gaba duk da cewa an sanar da dage tattaunawan.

Bangarorin biyu sun fara tattaunawan sulhu ne , kwatsam sai jagoran tattaunawan Jesus Dureza ya soki yadda ‘yan tawayen ke bukatar mayakansu da su kai hare-hare saboda Shugaban kasar Rodrigo Duterte ya ayyana dokar soja a wasu sassan kasar.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.