Ahmadinejad ya rubutawa shugaban Amurka wasika
Tsohon Shugaban kasar Iran Mahamoud Ahmadinejad ya rubutawa Shugaban Amurka Donald Trump wasika ya na yabawa matakan sukan tsarin siyasar Amurka amma kuma da sukan tsarin hana bakni haure da batun mata.
Wallafawa ranar:
Tsohon Shugaban kasar Iran Mahamoud Ahmadinejad, wanda ya shugabanci kasar kama daga shekara ta 2005 zuwa 2013 a budaddar wasika zuwa Shugaban Amurka Donald Trump, ya yaba wa shugaban tareda danganta shi da mutum mai fadin gaskiya musaman dangane da salon siyasar Amurka a yan shekaru da suka gabata.
Wannan ba shine karo na farko da tsohon Shugaban kasar Iran yake mai aikewa da wasika zuwa wasu Shugabani .
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu