Isa ga babban shafi
Myanmar

Majalisar Dinkin Duniya ta nuna damuwa kan halin da yan kabilar Rohinga suke ciki

Manzon Majalisar Dinkin Duniya  ya isa kudancin kasar Bangladesh domin ganawa da ‘yan gudun hijirar Rohinga da suka tserewa kisan kiyashi daga kasar Myanmar.A yan kwanuki da suka gabata Majalisar dinkin duniya ta ce tawagarta ta masu bincike kan tauye hakkin dan’adam, zata fara gudanar da bincike kan zargin cin zarafin Musulmi ‘yan kabilar Rohingya a kasar Myanmar.

'Yan gudun hijira daga kabilar Rohingya Musulmi daga Myanmar
'Yan gudun hijira daga kabilar Rohingya Musulmi daga Myanmar
Talla

Yanghee Lee, na ziyara ne a wasu sansanonin da ke kunshe da ‘yan gudun hijira dubu 73, wadanda suka tsere bayan da sojoji da ‘yan sanda suka afka wa wasu kauyukan kasar ta Myanmar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.