Jamus-Nijar
Jamus za ta gina barikin soji a Nijar
Kasar Jamus za ta gina wani barikin soji a cikin Jamhuriyar Nijar domin fada da ayyukan ta’addanci a makociyar kasar wato Mali.
Wallafawa ranar:
Talla
Jakadan Jamus a birnin Yamai Bernd von Munchow-Pohl, wanda ke jawabi a game da zagayowar ranar da aka hade jamus ta gabas da kuma yamma, ya kuma ce, shugabar gwamnatin kasar Angela Merkel za ta ziyarci Nijar a cikin ‘yan kwanaki masu zuwa.
Kafin kasar ta Jamus, tuni kasashen Faransa da kuma Amurka suka gina nasu barikokin soji a kasar ta Nijar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu