Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Farfesa Habu Muhammad kan taron MDD

Wallafawa ranar:

A yau ne Majalisar Dinkin Duniya ke fara gudanar da taronta kashi na 71 a birnin New York na Amurka, in da za ta fara tattaunawa kan matsalolin ‘yan gudun hijira da kuma bakin da ke tsallakawa nahiyar Turai. Wannan dai na zuwa ne bayan daruruwan ‘yan gudun hijira da baki sun rasa rayukansu a yunkurinsu na shiga Turai, yayin da wasunsu ke ci gaba da zama cikin kunci a kan iyakokin wasu kasashen. Akan wannan ne Abdurrahman Gambo Ahmad ya tattauna da Farfesa Habu Muhammad na sashen koyar da kimiyar siyasa a jami’ar Bayero da ke Kano a Najeriya.   

Majalisar Dinkin Duniya na gudanar da taronta na karo na 71 a birnin New York na Amurka
Majalisar Dinkin Duniya na gudanar da taronta na karo na 71 a birnin New York na Amurka Presidencia mexicana/Handout via Reuters
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.