Brazil
Mahawarar Karshe kan tsige Rousseff a Brazil
Majalisar dattawan kasar Brazil ta fara mahawarar karshe domin tsige dakatacciyar shugabar kasar Dilma Roussef daga mukaminta baki daya.
Wallafawa ranar:
Talla
Majalisar dattawan na gudanar da wannan zama ne a karkashin jagorancin shugaban kotun kolin kasar Ricardo Lewan-dowski.
Ana bukatar kashi biyu cikin uku na ‘yan majalisar mai mambobi 81 ne domin raba Dilma da matsayinta na mace ta farko da ta taba mulkin Brazil.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu