Isa ga babban shafi
MDD-Faransa-Britaniya

An bukaci Rasha ta kawo karshan hare-haren ta a Aleppo

Kasashen Faransa da Birtaniya da kuma kawayen su da ke kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya sun bukaci Rasha ta kawo karshen hare haren da ta ke kaiwa Aleppo dan ganin an kaiwa mutanen Yankin kayan agaji.

Masu zanga-zangar adawa da hare-haren Rasha a yankin Aleppo
Masu zanga-zangar adawa da hare-haren Rasha a yankin Aleppo REUTERS/Abdalrhman Ismail
Talla

Jakadan Faransa a Majalisar Francois Delattre ya ce ba wani taimako suke neman daga wajen kasar ba sai dai kawai tuna mata hakkin dake kan ta.

Kasashen New Zealand da Spain suka bukaci gudanar da taron dan nazari kan halin da jama’ar Aleppo ke ciki dangane da hare haren da gwamnatin Syria da Russia ke kaiwa.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.