Belarus-Rasha
Alexander Lukashenko ya sake lashe zaben shugabanci kasar Belarus
Shugaban kasar Belarus Alexander Lukashenko ya sake lase zaben shugaban kasar a karo na biyar, inda ya gargadi yan adawar kasar su kaucewa yin zanga zanga da zata sanya kasashen Turai kin cirewa kasar takunkumi.
Wallafawa ranar:
Talla
Lukashenko ya samu kashi 83 na kuri’un da aka kada, kamar yadda shugabar hukumar zaben Lidiya Yermoshina ta sanar, yayin da wadda ta zo ta biyu Tatiana Korotkovich ta samu kusan kasi 5 na kuri’un.
Lukashenko mai shekaru 61 ya kwase shekaru 21 a karagar mulki.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu