Cambodia
An kaddamar da yakin neman zaben yan Majalisu a Cambodia
An kadamar yakin neman zabe na yan Majalisu zaben ranar 29 ga wannan watan da muke cikin sa a Cambodia,
Wallafawa ranar:
Talla
Za a gudanar da zabe ne a lokacin da shugaban gungun yan adawa Kem Sokha ke tsare,mutumin da ake zargi da kitsa juyin juya hali tareda gundunmuwar Amurka a cewar hukumomin kasar Cambodia, matakin da ya kai hukumomin kasar ga daukar mataki na rusa jam’iyyar CNRP, hakan ya tilastawa da dama daga cikin yan siyasa gudun zuwa kasashen waje.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu