Isa ga babban shafi
Cambodia

An kaddamar da yakin neman zaben yan Majalisu a Cambodia

An kadamar yakin neman zabe na yan Majalisu zaben ranar 29 ga wannan watan da muke cikin sa a Cambodia,

Firaministan kasar Cambodia Hun Sen
Firaministan kasar Cambodia Hun Sen Reuters
Talla

Za a gudanar da zabe ne a lokacin da shugaban gungun yan adawa Kem Sokha ke tsare,mutumin da ake zargi da kitsa juyin juya hali tareda gundunmuwar Amurka a cewar hukumomin kasar Cambodia, matakin da ya kai hukumomin kasar ga daukar mataki na rusa jam’iyyar CNRP, hakan ya tilastawa da dama daga cikin yan siyasa gudun zuwa kasashen waje.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.