Isa ga babban shafi
Yemen

‘Yan tawayen Huthi lashi takobin cigaba da gwabza fada da dakarun kawancen

Yan tawayen Huthi a kasar Yemen sun lashi takobin cigaba da gwabza fada da dakarun kawancen kasashen Larabawa karkashin jagorancin Saudiyya domin kare birnin Hodeida mai tashar jiragen ruwa.

Wasu daga cikin mayakan dake dafawa bangaren adawa Saudiyya
Wasu daga cikin mayakan dake dafawa bangaren adawa Saudiyya AFP
Talla

An dai share kusan kwanaki 6 ana gwabza fada tsakanin dakarun da kuma ‘yan tawayen a wannan birni mai mutane sama da dubu 600.

A wani bincike daga Majalisar Dinkin Duniya,hukumar ta gano cewa akwai akalla iyalai 5000, sun rasa muhallansu a Yemen, sakamakon hare-haren da dakarun kawance na Larabawa karkashin jagorancin Saudiyya suka kaddamar, don kwace birnin Hodeida mai tashar jiraren ruwa daga ‘yan tawayen Houthi.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.