Kasashe 120 sun yi Allah wadai da Isra'ila
Kasashe 120 sun kada kuri’ar yin tir da kuma Allah wadai da hare-haren da Isra’ila ke kai wa tare da hallaka Falasdinawa 129 yankin Gaza.
Wallafawa ranar:
Talla
Zauren majalisar dinkin duniya mai manbobi 193 ya kuma yi watsi da yunkurin Amurka na dora laifin tashin sabon rikicin da a yanzu ya shafe sama da watanni 2, akan kungiyar Hamas.
A ranar 30 ga watan Maris Falasdinawa suka kaddamar da wata zanga-zangar cika shekaru 70 da zagayowar ranar da Isra’ila da kori kimanin Falasdinawan dubu 750 daga gidajensu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu