Isa ga babban shafi
Malaysia

Yan Sanda sun gudanar da bincike a gidan Najib Razak

‘Yan sandan Malaysia sun kai samame kan wasu gidajen tsohon Firaministan kasar Najib Razak a Kuala Lumpur, inda suka shafe sa’oi suna gudanar da bincike akan zarge zargen karkatar da kudade da ake zarginsa da yi.

Najib Razak.tsohon Firaministan kasar Malaysia
Najib Razak.tsohon Firaministan kasar Malaysia Reuters
Talla

A makon da ya gabata ne sabon Firaministan kasar Mahathir Muhd ya haramtawa Najib da mai dakinsa tafiya zuwa ketare har sai abinda hali yayi a binciken da yake gudana a kansa, zarge-zargen da tsohon Firaministan ya sha musantawa.

Kungiyoyin kare hakokin bil adam a kasar na bukatar gani an kare lafiyar tsohon Firaministan da mai dakinsa tareda baiwa alkalai damar gudanar da ayyukan bisa gaskiya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.