Saudiya
Yarima Mohammed Ben Salmane na tabbatar da ikon sa
A kasar Saudiya ,hukumomin sun kaffa wani kwamitin yaki da cin hanci da rashawa, a karkashin shugabancin yarima Mohammed Ben Salmane mai shekaru 32.
Wallafawa ranar:
Talla
Yan lokuta da sanar da kaffa wannan kwamitin ,tashar talabijen Al Arabiya dake karkashin masarautar kasar ta sanar da kama wasu yarimomi 11 ,ministoci 4 da wasu tsofin mutane da suka taba rike mukamai.
Wata majiya daga kasar ta sheidawa kamfanin dilanci labaren faransa na Afp cewa hukumomin na Saudiya sun haramtawa wasu jiragen sama na wasu atajiran kasar cirawa ,wata hanyar hana su tserewa daga kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu