Cambodia
Cambodia za ta hallaka masu yajjin aiki
Firaministan Cambodia Hun Sen, ya yi alkawarin hallaka 'yan adawar kasar da suka shiga wani yajin aikin gama-gari saboda yadda gwamnati ke karan-tsaye, abin da ya janyo suka daga kasashen duniya.
Wallafawa ranar:
Talla
Kungiyoyin kare hakkin dan adam sun zargi Firaministan da kama mutane da dama da ke sukar yadda yake tafiyar da mulki, cikinsu har da mataimakin shugaban 'yan adawar, Kem Sokha.
A makon jiya ne kasashe 36 cikin su har da Amurka suka sanya hannu kan wata takardar korafi kan yadda gwamnatin kasar ke kama-karya a kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu