Afghanistan
Mutane 170 ne suka mutu a Kunduz na Afghanistan
Wasu ‘yan bindiga da ake zaton cewa magoya bayan yan kungiyar Taliban ne sun kashe mutane daga cikin fasinjoji 170 da suka yi garkuwa da su a yankin Kunduz dake kasar.Hukumomin kasar sun bayyana damuwa matuka bayan da aka sanar da kisan fasinjojin a yankin Kunduz na kasar ta Afghanistan.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahotanni sun ce ‘yan bindigar sun tare motoci uku ne dauke da fasinjojin inda suka kashe tara daga cikin su, kuma mataimakin shugaban rundunar ‘yan sanda a yankin na Kunduz Massoum Hashemi ya tabbatar da hakan.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu