Afghanistan-NATO
Wani hari ta'addanci ya kashe mutane 10 da suka hada da dakaru Nato 3 a Afghanistan
Wani harin kunar bakin waken da aka kai a yau assabar a birnin Kabul na kasar Afghanistan, ya yi sanadiyar mutuwar mutane 10 kamar yadda hukumomin kiyon lafiyar kasar suka sanar
Wallafawa ranar:
Talla
Harin da kawo yanzu babu wanda ya dauki nauyin kai shi yayi sanadiyar mutuwar wasu mutane uku ma’aikatan rundunar tsaro ta Nato a Afghanistan.
Bisa dukkanin alamu dai, ana ganin harin baya wuce aikin kungiya Taliban dake ci gaba da haifar da zaman zullumi a kasar, tun bayan kifar da gwamnatinta da Amruka tare da kawayenta na rundunar tsaro ta NATO suka yi a 2001
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu