Isa ga babban shafi
Japan

Firaministan Japan ya yi wa Majalisar Ministocin kasar garambawul

Firaministan Japan, Yoshihiko Noda, yayi garambawul ga Majalisar Ministocin sa, inda ya nada Koriki Jojima a matsayin Ministan kudi, yayin da Koiciro Gemba, ya cigaba da rike kujerar sa a matsayin Ministan harkokin waje.

Shugaban kasar Japan, Yoshihiko Noda
Shugaban kasar Japan, Yoshihiko Noda REUTERS/Toru Hanai
Talla

Kakakin Gwamnatin kasar, Osamu Fujimura, yace Firaministan, ya amince da murabus din da daukacin Ministocin suka yi, bayan ya shaida musu shirin sa na garambawul.

Garambawul din ya biyo bayan murabus din da majalisar ministocin ta ne, inda Kakakin gwamnatin kasar, Osamu Fujimura, yace Firaministan, ya amince da murabus din da daukacin Ministocin suka yi, bayan ya shaida msu shirin sa na garambawul.

 

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.