Agadez ta karfafa matakan kariya daga Coronavirus
Bayan gano bullar annobar cutar murar mashako ta Coronavirus a Kasar Aljeriya mai makwaftaka da Nijar, hukumomin kiwon lafiya a Agadas sun karfafa binciken tanttance lafiyar jama’ar dake shige da fice a dukkanin iyakokin dake tsakanin kasashen 2.
Wallafawa ranar:
A daya geffen Hukumomin Najeriya sun gano wani dan kasar Italiya da ya kamu da cutar ta Coronavirus da kuma aka garzaya da shi zuwa wani asibiti dake jihar Lagas.
Wasu rahotanni na nuni cewa mutumen bayan ya isa jihar Ogun ne aka gano cewa ya na dauke da cutar ta Coronavirus.
Annobar cutar murar mashako ta Coronavirus ta bullu a kasar Aljeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu