Isa ga babban shafi
Najeriya

Hukumar WAHO ta bayyana shirin rigakafin annobar Corona a Afrika

Hukumar Lafiyar yankin na yankin Afrika ta Yamma WAHO, ta fitar da sabon shirin kare al’ummar yankin ta daga annobar murar mashako ta Coronavirus.

Mutane rufe da hancinsu a wata tashar jirgin kasa a birnin Shanghai, dake China.
Mutane rufe da hancinsu a wata tashar jirgin kasa a birnin Shanghai, dake China. REUTERS/Aly Song
Talla

Bayan taro da ministocin lafiyar yankin suka yi a kasar Mali ranar 14 ga watan Fabarairu, a ranar litinin hukumar ta sanar da matsayar da ta cimma a garin Abuja.

Wakilin mu na Abuja Mohammed Sani Abubakar na dauke da karin bayani.

01:33

Hukumar WAHO ta bayyana shirin rigakafin annobar Corona

Mohammed Sani Abubakar

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.