Najeriya
Hukumar WAHO ta bayyana shirin rigakafin annobar Corona a Afrika
Hukumar Lafiyar yankin na yankin Afrika ta Yamma WAHO, ta fitar da sabon shirin kare al’ummar yankin ta daga annobar murar mashako ta Coronavirus.
Wallafawa ranar:
Talla
Bayan taro da ministocin lafiyar yankin suka yi a kasar Mali ranar 14 ga watan Fabarairu, a ranar litinin hukumar ta sanar da matsayar da ta cimma a garin Abuja.
Wakilin mu na Abuja Mohammed Sani Abubakar na dauke da karin bayani.
Hukumar WAHO ta bayyana shirin rigakafin annobar Corona
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu