Budurwar da 'yan Boko Haram suka kama ta kubuta
Stella Ibrahim wata ma'aikaciyar jin Kai da yan kungiyar Boko Haram suka kama a hanyar su ta zuwa garin Gwoza daga Maiduguri na tsawon watani goma, ta samu yanci bayan da kungiyar agaji ta khaltum Foundation for peace da kuma Gwamnatin Nigeria suka shiga tsakani aka ceto su. Stella Ibrahim a wannan rahoto, ta shaida wa Bilyaminu Yusuf halin da ta shiga kafin a ceto ta.
Wallafawa ranar:
Talla
Budurwar da 'yan Boko Haram suka kama ta kubuta
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu