A cikin Shirin 'Al'adunmu Na Gado' na wannan mako, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da mai martaba sarkin Lafia,a Jihar Nasarawa, Alhaji Sidi Bage Muhammad Na Daya. Ana iya latsa alamar sauti don sauraron shirin.
Talla
Masarautar Lafian Beri Beri
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu