Isa ga babban shafi
Nijar

Shugaban Nijar ya sauke hafsoshin sojin kasar

Shugaban Jamhuriyar Nijar Muhammadu Isufu ya yi garanbawul a rundunar sojin kasar, inda ya sauya manyan hafsoshin dakarun rundunar sakamakon kashe sojojin kasar akalla 89 da ‘yan ta’adda suka yi, yayin farmakin da suka kaiwa sansaninsu dake Shinagodar a baya bayan nan.Wakilinmu Salisu Isa na dauke da karin bayani cikin rahoton da ya aiko mana.

Shugaban Jamhuriyar Nijar Mahamadou Issoufou.
Shugaban Jamhuriyar Nijar Mahamadou Issoufou. ©RFI
Talla
03:14

Shugaban Nijar ya sauke wasu hafsoshin sojin kasar

Salisu Isah

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.