Isa ga babban shafi
Al'adun Gargajiya

Bikin mika takobin jagora Alhaji Umaru Futiyu Tall a birnin Dakar

Wallafawa ranar:

A ranar 17 ga watan Nuwambar wannan shekara ta 2019 ne, Firaminista Faransa Edouard Philippe ya mika wa shugaban Senegal Macky Sall takobin Sarki kuma shugaban addini Alhaji Umaru Futiyu Tall, wanda turawan mulkin mallakar Faransa suka kwace sannan suka yi awun gaba da shi a shekara ta 1893.An gudanar da wannan biki ne a birnin Dakar fadar gwmanatin Senegal tare da halartar manyan jami’an gwamnatocin kasashen biyu, ‘yan majalisar dokiki sannan kuma da halartar tawagar zuriyar Sheikh Alhaji Umaru Tall.Mahaman Salisu Hamisu a cikin shirin al'adun mu na gado ya duba mana yada aka gudanar da wannan biki na Dakar.

Takobin jagora Alhaji Umaru Futiyu Tall a birnin Dakar
Takobin jagora Alhaji Umaru Futiyu Tall a birnin Dakar RFI/Charlotte Idrac
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.