Isa ga babban shafi
Kasuwanci

Rikicin yan kasuwa a kasar Ghana

Wallafawa ranar:

Kungiyar Kwadagon Ghana GHUTA ta sanar da shirin ta na gudanar da gagarumin aikin rufe shagunan ‘yan kasashen waje da ke birnin Accra.Lamarain da ya samo asali yau da shekaru kusan 20 a kasar ta Ghana.Abdoulaye Issa da ya ziyarci kasar ta Ghana ya jiyo ta bakin wasu yan kasuwa da wakilan kungiyar ta Ghuta a Ghana.

Cibiyar kungiyar yan kasuwar Ghana ta Ghuta a Ghana
Cibiyar kungiyar yan kasuwar Ghana ta Ghuta a Ghana RFI/Hausa
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.