Najeriya
Gobara ta tashi a unguwar Makoko a Lagas
A birnin lagas dake kudancin Najeriya wata gobara ta tashi a yan katako dake unguwar Makoko, wada tayi sanadiya asarar dukiyoyi na miliyoyin nairas.Wanan na zuwa ne kwanaki kadan bayan da wata gobara ta lakume wata kasuwa a birnin na Lagas.
Wallafawa ranar:
Kunna - 00:27
Talla
Hukumomin na Lagas sun aike da jami’an kwana-kwana zuwa unguwar da gobarar ta tashi, mazauna unguwar sun shiga halin rudani.
Gobarar ta hadasa cinkoso ababen hawa a ungunwani dake makwabtaka da inda ta tashi.
Alhaji Amadu, sarkin guragun lagos, wanda ganau ne ya mana karin bayani.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu