Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Kasashen Yammacin Afirka sun daura damara don tunkarar matsalolin sauyin yanayi

Wallafawa ranar:

A kokarinsu na yaki da matsalolin da dumamar yanayi ke haddasawa, yanzu haka wasu kasashe 11 na yankin Yammacin Afirka, sun kafa wata kungiya mai suna Wascal wadda tuni ta fara gudanar da ayyukanta. 

Ministre nigerien de l'enseignement Superieur, Yahouza Sadissou
Ministre nigerien de l'enseignement Superieur, Yahouza Sadissou RFI-HAUSSA
Talla

Kungiyar dai na karkashin jagorancin ministan ilimi mai zurfi na Jamhuriyar Nijar ne wato Yahouza Sadissou Madobi, kuma a ziyarar da ya kai a Tarayyar Najeriya domin ganawa da mahunkutan kasar kanyadda za a karfafa ayyukan kungiyar, ministan ya bayyana wasu daga cikin manufofin kungiyar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.