Bakonmu a Yau
Kasashen Yammacin Afirka sun daura damara don tunkarar matsalolin sauyin yanayi
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:49
A kokarinsu na yaki da matsalolin da dumamar yanayi ke haddasawa, yanzu haka wasu kasashe 11 na yankin Yammacin Afirka, sun kafa wata kungiya mai suna Wascal wadda tuni ta fara gudanar da ayyukanta.
Talla
Kungiyar dai na karkashin jagorancin ministan ilimi mai zurfi na Jamhuriyar Nijar ne wato Yahouza Sadissou Madobi, kuma a ziyarar da ya kai a Tarayyar Najeriya domin ganawa da mahunkutan kasar kanyadda za a karfafa ayyukan kungiyar, ministan ya bayyana wasu daga cikin manufofin kungiyar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu