Bakonmu a Yau
Alhaji Muhammad Garba kan taron kungiyar shugabannin gidajen radio da talabijin ta Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:49
A Nigeria, an kammala wani taro na yini biyu a Lagos na shugabannin gidajen Radiyo da na Talabijin da ke fadin kasar da zimmar duba matsalolin da ke addabarsu da lalubo hanyoyin warware su, da kuma zaben sabbin shugabannin kungiyar.Ahmed Abba ya sami halartan zauren taron inda ya tattauna da Alhaji Mohammed Garba tsohon Kwamishinan watsa Labarai wanda kuma tsohon Shugaban Kungiyar ‘Yan Jaridu na Africa da na Nigeria ne muhimmancin wannan taro yanzu.