Bakonmu a Yau
Dr Mohammed Bashir Talbari kan nasarar Abiy Ahmed ta lashe lambar yabon zaman lafiya ta Nobel
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:36
Firaministan Habasha Abiy Ahmed ya lashe kyautan zaman lafiya na Nobel saboda tsarin matakai da ya ke aiwatarwa da za su kai kasar fita daga matsalolin da suka addabe ta.Abiy Ahmed ya kasance na farko a cikin Shugabannin kasashen Africa dake bisa madafun iko da aka karrama da wannan lambar yabo. Garba Aliyu Zaria ya tuntubi Dr Mohammed Bashir Talbari dan Nigeria mazaunin Leeds dake Britania ko akwai wasu darussa na koyi daga Shi Firaministan Habashan?