Gwamnatin Nijar ta kori wasu Magadan gari
A jamhuriyar Nijar tsige magadan garin da ake zargi da yin ba dai dai ba, wajen tafiyar da sha’anin kudin hukuma, tare da maye gurbinsu da kantomomi da gwamnati ke yi, lamarin da ya zama ruwan dare a kasarInda yanzu haka zababbun magadiyan garin da dama ne aka tube, tare da maye gurbinsu da kantomomi.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Magajin garin Gidan Rumji a Jihar Maradi Abdoulaye Dan Djibo, na daya daga cikin na bayan nan da aka kora daga kan mukamin, to ko ya ‘yan adawa ke kallon wannan koma bayan da ake fuskanta.
Alhaji Tahiru Guimba shine shugaban jam’iyar Model Ma’aikata, jam’iyar dake matsayin yar ba ruwarmu da kowa.
Korar wasu magadiyan gari a Jamhuriyar Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu