Bakonmu a Yau
Dr Sadik Muhammad kan jawabin shugaban Najeriya Muhammadu Buhari game da zagayowar ranar 'yancin kasar
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:31
Kowacce ranar 1 ga watan Oktoba rana ce da Najeriya ke bikin tunawa da ranar samun 'yanci daga Birtaniya, yayin jawabin zagayowar ranar shugaban Najeriyar Muhammadu Buhari ya gabatar da dogon jawabi wanda ya tabo batutuwa da dama baya ga nasarorin da gwamnatinsa ta samu dama kalubalen da kasar ke fuskanta.Dr Sadik Muhammad ya yi mana tsokaci kan kalaman shugaban na Najeriya.