Wasanni
Kungiyoyin kwallon kafa a Nijar na fatan samun ci gaba a Duniyar kwallo
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:29
A cikin shirin Duniyar wasanni ,mun leka Jamhuriyar Nijar,inda muka samu tattaunawa da wasu masu ruwa da tsaki a harakokin da suka jibanci kwallon kafa a Agadez da babban birnin kasar Yameh.Za ku ji irin ci gaba da aka samu a kungiyoyin Agadez da kungiyar As Sonidep dake babban birnin Yameh a cikin shirin Duniyar wasanni tareda Abdoulaye Issa.