‘Yan takarar 26 dukkaninsu za su yi amfani da damar muhawarar wajen bayyana manufofinsu yayinda za suiya fuskantar tambayoyin kai tsaye daga al’umma baya ga ‘yan jaridu.
Baya ga gidajen Talabijin mallakin gwamnatin kasar da masu zaman kansu wadanda za su watsa shirin muhawarr kai tsaye akwai gidajen radio kusan 20 da za su rika watsa shirin na awa daya da rabi har tsawon kwanaki 3.