Isa ga babban shafi
Burkina Faso

Yan bindiga sun kaiwa sojoji hari a Burkina Faso

Wasu yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin kwantar bauna a wani barikin sojan kasar dake garin Tongomael a arewacin kasar ta Burkina Faso.

Wani jami'in tsaro dake aikin sunturi a Burkina Faso
Wani jami'in tsaro dake aikin sunturi a Burkina Faso ISSOUF SANOGO / AFP
Talla

Harin da yan Bindigan suka kai ranar juma’a da ta gabata da misalin karfe 4 na safe na dada nunawa gazawar hukumomin Burkina Faso wajen dakile hare-haren yan bindiga dake cin karnen su ba babaka a wasu yankunan arewacin kasar.

Mutane biyar dai ne suka bata biyo bayan wannan harin da yan bindiga suka kai barikin soji dake garin .

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.