Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dr Abdulkadir Mubarak kan taron bunkasa nahiyar Afrika da ke gudana a Japan

Wallafawa ranar:

Shugabannin kasashen Nahiyar Afrika fiye da 20 na halartar taron bunkasa nahiyar karo na 7 da ke gudana can a birnin Yokohamar kasar Japan, wanda ke gudana tare da hadin gwiwar Majalisar Dinkin Duniya da hukumomin bayar da lamuni na duniya. To don jin tasirin taron ga kasashen na Afrika Mahaman Salisu Hamisu ya tattauna da Dr Abdulkadir Mubarak masani tattalin arziki da kuma salon siyasar kasashen duniya.

Taron bunkasa nahiyar Afrika a Japan
Taron bunkasa nahiyar Afrika a Japan RFI Hausa
Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.